fidelitybank

Gwamnatin Amurka za ta rushe makarantar da ɗan bindiga ya kashe yara ɗalibai

Date:

Magajin garin birnin Uvalde a jihar Texas ta Amurka ya ce, za a rushe makarantar nan da wani ɗan bindiga ya kashe yara 19 da malamai biyu a watan da ya wuce.

A cewar BBC, Don Mclaughlin, ya sanar da hakan ne a wani taron hukumar birnin, inda mazauna birnin ke bukatar amsa a kan harin da aka kai makarantar.

Tun da farko wani jami’i a hukumar da ke kula da tabbatar da tsaron al’umma a Texas,Kanal Steve McCraw, ya shaida wa mahalarta taron cewa akwai kwakkwarar shaidar da ke nuna cewa jami’an tsaron da suka je wajen harin makarantar ba su yi abin da ya dace ba.

“An shafe fiye da awa ɗaya kafin su shiga ajin da aka kashe mutanen,” in ji shi.

bbc nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp