fidelitybank

Gwamnati za ta yafe wa Fursunoni don rage cunkoso

Date:

Gwamnatin tarayya za ta yi wa wasu Fursunoni afuwa, domin ta rage cunkuson da ake fuskanta a gidajen gyara halin ƙasar.

Domin tabbatar da hakan ne, gwamnatin ta kafa wani kwamiti a ranar Laraba, ƙarƙashin ministan shari’a, Lateef Fagbemi kamar yadda jaridar Daily Trust ta ruwaito.

Sakataren gwamnatin tarayya na Najeriya George Akume, wanda ya jagoranci kafa kwamitin, ya ce sashe na 175 na kundin tsarin mulkin ƙasar ya ba shugaban ƙasa damar yin afuwa ga fursunoni.

Ko a zamanin mulkin tsohon Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari, an yi irin wannan afuwar, inda a watan Afrilun 2022 aka yi afuwa ga wasu fursunoni, ciki har da tsohon gwamnan Filato, Joshua Dariye da tsohon gwamnan Taraba, Jolly Nyame.

daily 
post news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mu na aiki tuƙuru wajen daƙile ayyukan ta’adda a Najeriya – Christopher Musa

Babban hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa, ya tabbatarwa...

Mayaƙan ISWAP sun harbe Manoma 23 a Borno

Rahotanni sun bayyana cewa ƙungiyar mayaƙan ISWAP ta kashe...

Real Madrid ta ɗauki ɗan wasan baya daga Bournemouth

Real Madrid ta sanar da sayen ɗan wasan baya...

Gwamnatin Kano ta haramta yin bikin Ƙauyawa da gidajen biki

Hukumar tace fina-finai a jihar Kano ta sanar da...

An kashe ƴan Boko Haram biyar a Borno

Dakarun sojin Najeriya haɗe da wasu maharba sun daƙile...

Farashin Shinkafa zai cigaba da sauka – BUA

Shugaban rukunin kamfanonin BUA, Abdul Samad Rabiu, ya alƙawarta...

An kashe mutane 10 a wani sabon rikici da ya ɓarke a Filato

Aƙalla mutabe 10 ne aka kashe tare da sace...

Duk da sauƙin da aka samu har yanzu Abuja na fuskantar hauhawar farashi

Duk da cewa hukumar ƙididdiga ta ƙasa NBS, ta...

Hauhawar farashi ya ragu da kaso 23.71 a Najeriya – NBS

An samu raguwar hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya daga...

Fiye da mutane 100 Makiyaya aka kashe a Jos

An ruwaito cewa an kashe wani makiyayi guda da...

Tinubu ka kori shugaban JAMB – Sowore

Dan siyasa mai fafutuka, Omoyele Sowore, ya yi kira...

Majalisa ta yi watsi da ƙudirin karɓa-karɓa

Majalisar wakilai ta yi watsi da wani ƙudirin doka...
X whatsapp