fidelitybank

Gwamnati za ta yafe wa Fursunoni don rage cunkoso

Date:

Gwamnatin tarayya za ta yi wa wasu Fursunoni afuwa, domin ta rage cunkuson da ake fuskanta a gidajen gyara halin ƙasar.

Domin tabbatar da hakan ne, gwamnatin ta kafa wani kwamiti a ranar Laraba, ƙarƙashin ministan shari’a, Lateef Fagbemi kamar yadda jaridar Daily Trust ta ruwaito.

Sakataren gwamnatin tarayya na Najeriya George Akume, wanda ya jagoranci kafa kwamitin, ya ce sashe na 175 na kundin tsarin mulkin ƙasar ya ba shugaban ƙasa damar yin afuwa ga fursunoni.

Ko a zamanin mulkin tsohon Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari, an yi irin wannan afuwar, inda a watan Afrilun 2022 aka yi afuwa ga wasu fursunoni, ciki har da tsohon gwamnan Filato, Joshua Dariye da tsohon gwamnan Taraba, Jolly Nyame.

natforce 
latest news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Buhari ya yi wa Najeriya hidimar da ba za a manta da shi ba – António Guterres

Babban Sakatare na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) António Guterres...

Binani ta koma jam’iyyar haɗaka ta ADC

'Yartakarar gwamnan jihar Adamawa a zaɓen 2023, Sanata Aishatu...

A Talata zan koma aiki na a majalisa – Natasha

Yar majalisar Dattawa, Sanata Natasha Akpoti, ta ci alwashin...

An sake mayar da yan Najeriya 294 gida daga Nijar

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Najeriya Nema ta...

An gano motoci 35 da aka sace a wata shida

Hukumar kiyaye haɗurra ta ƙasa a Najeriya ta ce...

Shugaban Laberiya ya je ta’aziyyar Buhari a Monrovia

Shugaban Ƙsaar Laberiya Joseph Nyuma Boakai ya kai ziyarar...

Rundunar Yansandan Kaduna ta hana gangamin goyon bayan Peter Obi

Rundunar 'yansandan Najeriya reshen jihar Kaduna ta hana gudanar...

Iran ta zartar da hukuncin kisa a kan Mutane 3

Hukumomi a Iran sun zartar wa mutum uku hukuncin...

Ƴansanda sun kama ƙasurgumin ɗanbindiga a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna ta ce, jami'an ta sun...

Sudan ta Kudu ta yi ta’aziyyar Buhari

Mukaddashin Ministan Harkokin Wajen Sudan ta Kudu, Ambasada Akuei...

Trump ya na fama da cuta mai kumbura kafa da toshewar hanyar jini

A ranar Alhamis ne Fadar White House ta sanar...

Yadda aka gudanar da addu’o’in Buhari a Villa

A ranar Alhamis ne aka gudanar da addu'o'i ga...
X whatsapp