fidelitybank

Gwamnati za ta yafe wa Fursunoni don rage cunkoso

Date:

Gwamnatin tarayya za ta yi wa wasu Fursunoni afuwa, domin ta rage cunkuson da ake fuskanta a gidajen gyara halin ƙasar.

Domin tabbatar da hakan ne, gwamnatin ta kafa wani kwamiti a ranar Laraba, ƙarƙashin ministan shari’a, Lateef Fagbemi kamar yadda jaridar Daily Trust ta ruwaito.

Sakataren gwamnatin tarayya na Najeriya George Akume, wanda ya jagoranci kafa kwamitin, ya ce sashe na 175 na kundin tsarin mulkin ƙasar ya ba shugaban ƙasa damar yin afuwa ga fursunoni.

Ko a zamanin mulkin tsohon Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari, an yi irin wannan afuwar, inda a watan Afrilun 2022 aka yi afuwa ga wasu fursunoni, ciki har da tsohon gwamnan Filato, Joshua Dariye da tsohon gwamnan Taraba, Jolly Nyame.

nan news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp