fidelitybank

Gwamnati za ta kara yawan Sojoji a Najeriya – ‘Yar Adu’a

Date:

Sanata Abdulaziz Yar’adua ya ce, gwamnatin Najeriya ta ce tana aiki domin kara yawan jami’an tsaro domin ƙara murƙushe ayyukan miyagu da ke ƙaruwa a ƙasar.

Najeriya dai na fama da ayyukan ƴanbindiga da sace-sacen jama’a da kuma satar mai da sauran laifuka.

Sanata Yar’adua mai wakiltar Katsina ta tsakiya ya koka kan adadin jami’an tsaron da ke Najeriya wanda a jumulla ba su kai ko miliyan ɗaya ba a ƙasar da ke da yawan mutum miliyan 220.

Ya bayyana haka ne a hirarsa da gidan Talabijin na Channels inda ya ce gwamnati tana ƙoƙari domin gyara hakan.

Sanata Yar’adua wanda shi ne shugaban kwamitin majalisar dattawa kan sojoji ya ce “dole mu gane cewa muna da matsala da ƙarfin yansanda da sojoji da sauran jami’an tsaron da muke da su.”

A cewarsa, baya ga rashin isassun jami’an tsaro, rashin ci gaba shi me wani abu ne da ke janyo ƙaruwar matsalar tsaro a Najeriya.

nigeria peace corps

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp