fidelitybank

Gwamnati za ta baiwa ɗaliban Ukraine guraben karatu a jami’o’in Najeriya

Date:

Gwamnatin tarayya ta ce, za ta bai wa daliban da yakin Ukraine ya tilasta musu dawowa gida damar karasa karatu a jami’o’i da sauran manyan makarantun kasar.

A wata sanarwa da ma’aikatar harkokin kasashen waje ta kasar ta fitar ta ce tana wani shiri na ganin an sama wa daliban guraben karatu a manyan makarantun kasar.

Ma’aikatar ta ce, ta samar da wani form a shafinta na intanet wanda daliban da ke da sha’awar karasa karatu a kasar za su cika.

Dubban daliban Najeriya ne dai aka kwaso daga kasar tun bayan mamayar da Rasha ke yi wa Ukraine, abin da kuma ke kawo tsaiko ga karatun daliban.

To sai dai ko da sun samu guraben karatun a jami’o’in Najeriya, kammala karatun nasu zai ci karo da tasgaro, sakamakon yajin aikin da malaman jami’o’in kasar ke yi.

Jami’o’in kasar dai sun kwashe watanni a rufe sakamakon yajin aikin da kungiyar malaman jami’o’in kasar ke gudanarwa.

daily post nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Isra’ila za ta aika tawaga Qatar don tattaunawa da Hamas

Isra’ila ta yanke shawarar aika wata tawaga zuwa Qatar...

Jagoran Iran ya bayyana gaban jama’a karon farko tun soma yaƙi da Isra’ila

Jagoran addini na Iran Ayatollah Ali Khamenei ya bayyana...

Muna aiki tukuru don bunƙasa noma a Najeriya – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu na Najeriya ya tabbatar da cewa...

Duk wanda ya yi sata idan na zama shugaban ƙasa sai na yake shi – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya yi alwashin...

Ina nan a PDP na ban gudu ba – Adeleke

Gwamnan jihar Osun, ya musanta rahotonnin da ke cewa...

Tinubu ya isa birnin Rio na Brazil don halartar taron BRICS

Shugaban kasa Bola Tinubu ya isa birnin Rio de...

Matakan da muke ɗauka kan kisan matafiya a Plateau – Mutfwang

Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato, ya ce gwamnatinsa...

Tinubu ya gaji tattalin arziki da ya kusa durkushewa – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyeson Wike, ya ce...

Har yanzu PDP tana nan da ƙarfinta – Isa Ashiru

Yayin da fagen siyasar Najeriya ke ci gaba da...

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...

Ahmed Musa za ma sabon shugaban gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naɗa kyaftin...

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leƙen asirin ƙasashen Netherlands da Jamus sun zargi...
X whatsapp