fidelitybank

Gwamnati za ta baiwa ɗaliban Ukraine guraben karatu a jami’o’in Najeriya

Date:

Gwamnatin tarayya ta ce, za ta bai wa daliban da yakin Ukraine ya tilasta musu dawowa gida damar karasa karatu a jami’o’i da sauran manyan makarantun kasar.

A wata sanarwa da ma’aikatar harkokin kasashen waje ta kasar ta fitar ta ce tana wani shiri na ganin an sama wa daliban guraben karatu a manyan makarantun kasar.

Ma’aikatar ta ce, ta samar da wani form a shafinta na intanet wanda daliban da ke da sha’awar karasa karatu a kasar za su cika.

Dubban daliban Najeriya ne dai aka kwaso daga kasar tun bayan mamayar da Rasha ke yi wa Ukraine, abin da kuma ke kawo tsaiko ga karatun daliban.

To sai dai ko da sun samu guraben karatun a jami’o’in Najeriya, kammala karatun nasu zai ci karo da tasgaro, sakamakon yajin aikin da malaman jami’o’in kasar ke yi.

Jami’o’in kasar dai sun kwashe watanni a rufe sakamakon yajin aikin da kungiyar malaman jami’o’in kasar ke gudanarwa.

nan news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ina nan a PDP na ban gudu ba – Adeleke

Gwamnan jihar Osun, ya musanta rahotonnin da ke cewa...

Tinubu ya isa birnin Rio na Brazil don halartar taron BRICS

Shugaban kasa Bola Tinubu ya isa birnin Rio de...

Matakan da muke ɗauka kan kisan matafiya a Plateau – Mutfwang

Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato, ya ce gwamnatinsa...

Tinubu ya gaji tattalin arziki da ya kusa durkushewa – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyeson Wike, ya ce...

Har yanzu PDP tana nan da ƙarfinta – Isa Ashiru

Yayin da fagen siyasar Najeriya ke ci gaba da...

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...

Ahmed Musa za ma sabon shugaban gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naɗa kyaftin...

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leƙen asirin ƙasashen Netherlands da Jamus sun zargi...

Kotu ta bayar da umarni Majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buƙaci...

Sojoji sun hallaka ƴanbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe ƴanbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...
X whatsapp