fidelitybank

Gwamnati Tarayya ta gargaɗi ƴan Najeriya masu shirin zuwa Birtaniya saboda zanga-zanga

Date:

Gwamnatin Birtaniya ta gudanar da taron gaggawa inda aka tattauna a kan yadda za a shawo kan hargitsi mai nasaba da kin jinin ƴan ci-rani a sassan ingila da kuma Arewacin Ireland.

Mako guda ke nan da mutane suka kai hari kan masallatai da otal-otal da kuma gidajen da masu neman mafaka ke zama.

Kazalika an balle shaguna da kuma jefa wa ƴansanda duwatsu.

Najeriya dai ta gargadi ƴan kasarta da ke shirin tafiya zuwa Ingila a kan su yi la’akari da abin da zai iya biyo baya.

Zanga -zangar da ake yi a kasar ta biyo bayan kisan da aka yi wa wasu yara mata uku a makon da ya wuce.

Jita-jitar da aka riƙa yaɗawa a shafukan sada zumunta ta ɗora alhakin kisan yaran kan wani ɗan ci-rani.

An kama mutane fiye da 250.

Mnistan cikin gidan Birtaniya, Yvetter Cooper, ya ce duk mutanen da suka yi tarzoma za su fuskanci fushin hukuma.

sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp