fidelitybank

Gwamnati Tarayya ta gargaɗi ƴan Najeriya masu shirin zuwa Birtaniya saboda zanga-zanga

Date:

Gwamnatin Birtaniya ta gudanar da taron gaggawa inda aka tattauna a kan yadda za a shawo kan hargitsi mai nasaba da kin jinin ƴan ci-rani a sassan ingila da kuma Arewacin Ireland.

Mako guda ke nan da mutane suka kai hari kan masallatai da otal-otal da kuma gidajen da masu neman mafaka ke zama.

Kazalika an balle shaguna da kuma jefa wa ƴansanda duwatsu.

Najeriya dai ta gargadi ƴan kasarta da ke shirin tafiya zuwa Ingila a kan su yi la’akari da abin da zai iya biyo baya.

Zanga -zangar da ake yi a kasar ta biyo bayan kisan da aka yi wa wasu yara mata uku a makon da ya wuce.

Jita-jitar da aka riƙa yaɗawa a shafukan sada zumunta ta ɗora alhakin kisan yaran kan wani ɗan ci-rani.

An kama mutane fiye da 250.

Mnistan cikin gidan Birtaniya, Yvetter Cooper, ya ce duk mutanen da suka yi tarzoma za su fuskanci fushin hukuma.

legitnews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...
X whatsapp