fidelitybank

Gwamnati ta ƙara kuɗin Fasfon tafiye-tafiyen ƙasashen waje

Date:

Gwamnatin Tarayya ta ƙara kuɗin mallakar fasfon tafiye-tafiyen ƙasashen waje, wanda sabon ƙarin zai fara aiki daga ranar ɗaya ga watan Satumban 2024.

A wata sanarwa da mai magana da yawun Hukumar shige da fice ta ƙasar, DCI Kenneth Udo ya fitar, ya ce ƙarin na cikin yunƙurin gwamnatin na tabbatar da ingancin fasfo na ƙasar.

Ya ce daga wannan ƙarin, fasfo mai shafi 32 wanda yake yin shekara 5, wanda a baya ake yin sa kan naira 35,000, yanzu ya koma naira 50,000; sannan fasfo mai shafi 64, mai wa’adin shekara 10, wanda a baya ake samun sa a kan naira 70,000, yanzu ya koma Naira 100,000.

Sai dai sanarwar ta ƙara da cewa ba a ƙara kuɗin na fasfo ba ga ƴan Najeriya mazauna ƙasashen waje.

Da take bayar da haƙuri a kan matakin, da kuma damuwar da lamarin zai iya haifarwa, hukumar ta tabbatar wa ƴan Najeriya cewa a shirye take da cigaba da yin aiki tuƙuru domin yin abin da ya dace.

www.punch news.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp