fidelitybank

Gwamnati ta yi watsi da buƙatun mu – ASUU

Date:

Ƙungiyar malaman jami’o’i ta Najeriya, ASUU, ta bayyana rashin jin daɗinta kan abun da ta kira halin-ko-in-kula da gwamnatin ƙasar ta nuna kan buƙatunta.

Shugaban kungiyar reshen jihar Kano, Farfesa Abdulkadir Muhammad, ya ce ƙungiyar na jan hankalin gwamnati ne a yanzu gabannin ɗaukar mataki.

Ƙungiyar ta ce shekara ɗaya ke nan da ta shiga yarjejeniya da gwamnatin kan dalilan da suka kai malaan jami’oin ƙasar shiga yajin aiki, amma gwamnatin ba ta cika ko ɗaya daga cikin yarjejeniyoyin da suka kulla ba.

Inda ta koka cewa hatta albashin watan Janairu da ya wuce, gwamnatin ƙasar ta biya malaman ne da manhajar IPPIS, saɓanin cire su da ƙungiyar ta buƙaci a yi.

A baya dai ƙungiyar ta shiga wani dogon yajin aiki na wata da watanni, wanda bayan shiga tsakani aka samu maslaha ta janye yajin aikin bisa alkawarin biya musu bukatun.

sspdf news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp