fidelitybank

Gwamnati ta tura Sojojin ruwa 1,000 zuwa Zamfara – Matawalle

Date:

Karamin Ministan tsaro, Dakta Bello Mohammed Matawalle, ya bayyana cewa gwamnati ta tura sojojin ruwa 1000 zuwa Maradun.

A yayin da yake ganawa da mutanen Maradun yayin ziyarar kwanaki shida da ya kai mahaifarsa, Matawalle ya ce, an riga an tura wasika zuwa ga gwamnatin jihar domin daukar mataki na gaba a kan batun.

“Mun tura sojojin ruwa 1000 zuwa Zamfara a wani bangare na kudirinmu na yaki da ta’addanci a jihar,” in ji shi.

A cewarsa, gwamnatin tarayya tana neman gwamnatin jihar ta sauki jami’an sojojin a RUGA.

Ministan ya kuma bayar da umarnin sanya soja a sansanin soji na Maradun domin tabbatar da bude titin Maradun-Magami-Faru da kuma Gora-Jambako har zuwa yankin Kaya.

“Na bayar da umarnin ga sansanin soji na Maradun don yin aiki tukuru wajen kawar da ‘yan ta’adda a wannan yanki ba tare da bata lokaci ba,” in ji Matawalle.

vanguard newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp