fidelitybank

Gwamnati ta tura Sojojin ruwa 1,000 zuwa Zamfara – Matawalle

Date:

Karamin Ministan tsaro, Dakta Bello Mohammed Matawalle, ya bayyana cewa gwamnati ta tura sojojin ruwa 1000 zuwa Maradun.

A yayin da yake ganawa da mutanen Maradun yayin ziyarar kwanaki shida da ya kai mahaifarsa, Matawalle ya ce, an riga an tura wasika zuwa ga gwamnatin jihar domin daukar mataki na gaba a kan batun.

“Mun tura sojojin ruwa 1000 zuwa Zamfara a wani bangare na kudirinmu na yaki da ta’addanci a jihar,” in ji shi.

A cewarsa, gwamnatin tarayya tana neman gwamnatin jihar ta sauki jami’an sojojin a RUGA.

Ministan ya kuma bayar da umarnin sanya soja a sansanin soji na Maradun domin tabbatar da bude titin Maradun-Magami-Faru da kuma Gora-Jambako har zuwa yankin Kaya.

“Na bayar da umarnin ga sansanin soji na Maradun don yin aiki tukuru wajen kawar da ‘yan ta’adda a wannan yanki ba tare da bata lokaci ba,” in ji Matawalle.

dailypost news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp