fidelitybank

Gwamnati ta rage kuɗin tallafin karatu ga ɗaliban ƙasar da ke karatu a ƙasashen waje

Date:

Gwamnatin tarayya ta rage kuɗin tallafin karatu ga ɗaliban ƙasar da ke karatu a ƙasashen waje.

Gwamnatin ta rage kuɗin tallafin daga dala 5,650 zuwa dala 4,370, kamar yadda jaridar The Punch ta ruwaito tare da wallafa wata takarda daga ma’aikatar ilimi ta Najeriya.

Matakin ya shafi ɗaliban da ke karatu a ƙasashen Rasha da China da Hungary da wasu ƙasashen ƙetare waɗanda gwamnatin tarayya ke ɗaukar nauyin karatunsu.

Kuma a cewar rahotannin, gwamnati ta rage yawan kuɗaɗen ne saboda dalilai na matsalar tattalin arziki.

Gwamnatin Najeriya dai ta tura ƴan ƙasarta zuwa wasu ƙasashe karatu ƙarƙashin wata yarjejeniyar ilmi tsakaninta da ƙasashen na ƙetare.

Sai dai wasu daga cikin ɗaliban sun koka kan rashin biyansu kuɗin alawus na tsawon watanni.

nigeria news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp