fidelitybank

Gwamnati ta karawa ma’aikatan tashoshin jirgin ruwa albashi

Date:

Gwmnatin tarayya ta amince da ƙarin albashi ga ma’aikatan tasoshin jiragen ruwa.

Ministan sufuri na ƙasar Mu’azu Sambo ne ya bayyana haka a ƙarshen makon da muke ciki a lokacin da ya halarci bikin bayar da kyaututtuka da hukumar da shirya wa ma’aikatanta.

Mista Sambo ya yaba wa jagorancin hukumar game da ƙoƙarinta wajen jin daɗi da walwalar ma’aikata.

Haka kuma ministan ya jinjina wa Babban manajan hukumar bisa abin da ya kira ”ƙoƙarin” da ba a taɓa gani ba da hukumar ta yi wajen tara kuɗin shiga ga ƙasar.

Babban Manajan hukumar Bello-Koko ya gode wa gwamnatin tarayya dangane da ƙarin albashin da ta yiu wa ma’aikatan hukumar.

legit news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp