fidelitybank

Gwamnati ta kaddamar da shirin rage mutuwar masu juna 2 da yara

Date:

Gwamnatin tarayya ta ƙaddamar da wani shiri na magance mace-macen mata masu juna biyu da yara.

Ana sa ran shirin zai rage matsalar ta mace-macen mata da yara da kashi 25 nan da shekarar 2025, kuma ana sa ran zai shafi mutn miliyan 2.3.

An yi ƙiyasin cewar za a kashe kuɗi dala milliyan 4.35 wurin aiwatar da shirin, kuma ana sa ran ƙungiyar ta Rotary ce za ta bayar da tallafin.

Wani rahoton Hukumar Lafiya ta Duniya ya nuna Najeriya ce ke da kashi ɗaya cikin huɗu na mace-macen mata da yara da ake samu a faɗin duniya.

Karanta Wannan: Majalisar dattijai ta amince da dokar cibiyar kiwon lafiya ta tarayya

A cewar rahoton abubuwan da suka fi yin sanadiyyar rayukan matan sun haɗa da zubar da jini bayan haihuwa, da cutar jijjiga da kuma matsalolin da ake fuskanta lokacin zubar da ciki.

Sai kuma gudawa da malariya waɗanda ke sanadin mutuwar yara da dama.

legits news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaɗi mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaɗi...

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaɗi masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga Falasɗinawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...

Lauyan Sowore ya bukaci a sake shi cikin gaggawa

Lauyoyin ffitaccen ɗan gwagwarmayar nan kuma ɗan jarida, Omoyele...

Najeriya da Indiya za su haɗa kai na yaƙi da fataucin miyagun ƙwayoyi

Hukumar hana sha da fatauncin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya,...
X whatsapp