fidelitybank

Gwamnati ta kaddamar da shirin rage mutuwar masu juna 2 da yara

Date:

Gwamnatin tarayya ta ƙaddamar da wani shiri na magance mace-macen mata masu juna biyu da yara.

Ana sa ran shirin zai rage matsalar ta mace-macen mata da yara da kashi 25 nan da shekarar 2025, kuma ana sa ran zai shafi mutn miliyan 2.3.

An yi ƙiyasin cewar za a kashe kuɗi dala milliyan 4.35 wurin aiwatar da shirin, kuma ana sa ran ƙungiyar ta Rotary ce za ta bayar da tallafin.

Wani rahoton Hukumar Lafiya ta Duniya ya nuna Najeriya ce ke da kashi ɗaya cikin huɗu na mace-macen mata da yara da ake samu a faɗin duniya.

Karanta Wannan: Majalisar dattijai ta amince da dokar cibiyar kiwon lafiya ta tarayya

A cewar rahoton abubuwan da suka fi yin sanadiyyar rayukan matan sun haɗa da zubar da jini bayan haihuwa, da cutar jijjiga da kuma matsalolin da ake fuskanta lokacin zubar da ciki.

Sai kuma gudawa da malariya waɗanda ke sanadin mutuwar yara da dama.

the sun newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...
X whatsapp