fidelitybank

Gwamnati ta janye karar da ta shigar kan Fasinjar jirgin Ibom

Date:

Gwamnatin Tarayya ta janye ƙarar da ta shigar kan Comfort Emmanson, fasinjar nan da ake zargi da tayar da hankali a cikin jirgin Ibom Air.

Ministan Sufurin Jiragen Sama Festus Keyamo ne ya sanar da hakan a ranar Laraba bayan tattaunawa da masu ruwa da tsaki a harkar jiragen sama.

Ministan ya ce an yanke wannan hukunci ne bayan duba lamarin da jin kiraye-kirayen wasu manyan mutane, da kuma la’akari da nadamar da wadanda abin ya shafa suka nuna.

Kamfanin Ibom Air ya amince ya janye ƙorafinsa kan matar, wadda aka tsare kan lamarin da ya faru ranar 10 ga watan Agusta inda aka zarge ta marin ma’aikaciyar jirgin da kuma yin rikici da jami’an kula da filin jirgin sama.

“A lokacin da ‘yansanda suka ɗauki bayaninta a gaban lauyanta, ta nuna nadama sosai kan abin da ta aikata,” in ji ministan.

Bidiyon da ya naɗi tirka-tirkar ya karaɗe shafukan sada zumunta, inda ‘yan Najeriya da dama suka dinga sukar jam’ian tsaron ƙasar da kuma kamfanin jirgin na Ibom Air game da yadda aka fitar da matar da ƙarfin tsiya daga cikinjirgi, lamarin da ya jawo aka yi mata tsirara.

legit ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gobara na cigaba da lakume wasu yankunan Turai

Gobarar daji na ci gaba da ruruwa a sassan...

An kama Fursunoni 7 da suka tsere daga gidan kurkukun jihar Nasarawa

Hukumar kula da gidajen yari a Najeriya ta ce...

Gwamnati za ta gina titin jirgi a jihohi shida

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta haɗa gwiwa da...

Tinubu ya na cikin koshin lafiya – Farouk Adamu Aliyu

Tsohon ɗan majalisar wakilai daga jihar Jigawa, Faruk Adamu...

Amurka ta saka ladan dala miliyan biyar a kamo jagoran ‘yandaban Haiti

Amurka ta sanya dala miliyan biyar a matsayin lada...

Gwamnati ta janye karar da ta shigar kan Fasinjar jirgin Ibom

Gwamnatin Tarayya ta janye ƙarar da ta shigar kan...

Na so komawa Manchester United a 2012 – Lwandowski

Ɗanwasan gaban ƙungiyar Barcelona ta Spain, Robert Lewandowski ya...

Isak ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gaba Alexander Isak ya nace sai ya bar...

Sadiq Umar da Bello El-Rufai sun sayi ƙungiyar Ranchers Bees ta Kaduna

Ɗanwasan tawagar Super Eagles ta Najeriya da Real Socieded...

Atiku zai iya guduwa daga ADC ya koma PDP idan Jonathan ya tsaya takara – Diran

Tsohon mataimakin sakataren yada labaran jam’iyyar PDP na kasa,...

Zoben matar Ronaldo ya kai dala miliyan 5 – Masana

Masana sun yi kiyasin tsadar zoben da Cristiano Ronaldo...

Kama Tambuwal ya na da alaka da shigarsa cikin hadakar jam’iyya – Atiku

Tsohon ɗantakarar shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya ce kama...
X whatsapp