fidelitybank

Gwamnati ta gayyaci ƙungiyoyin Ƙwadago a kan yajin aiki

Date:

Gwamnatin Tarayya ta kira wani taron gaggawa da shugabannin ƙungiyar ƙwadago ta NLC da takwarorinsu na TUC, a wani yunkuri na shawo kan shirin tsunduma yajin aiki da ƙungiyoyin suka shirya farawa daga ranar 3 ga watan Oktoba.

Jaridar Vanguard ta ruwaito cewa, an shirya yin zaman ne da yammacin nan a fadar shugaban ƙasa da ke Aso Villa.

Tun da farko, an bayyana cewa za a yi taron ne da mislain karfe 12 na ranar Juma’a, sai dai daga baya aka ɗage shi zuwa yammaci, domin bai wa ƙungiyar ta ƙwadago damar sanar da mambobinta da ke wajen Abuja.

Majiyoyi sun tabbatar da cewa NLC da TUC sun samu takardar gayyatan ne a safiyar nan ta hannun ma’aikatar ƙwadago da ayyuka.

latest news in nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp