fidelitybank

Gwamnati ta fara gina ofishin ƴansanda na zamani a Abuja

Date:

Gwamnatin Tarayya ta fara gina hedkwatar ‘Yan Sanda ta zamani a Mpape, wani yanki a Karamar Hukumar Bwari na Abuja, tare da gina gidaje guda shida ga jami’an ‘Yan Sanda masu matsayi na kasa.

Wannan aikin na daga cikin shirye-shiryen gyaran tsarin ‘yan sanda, wanda aka kaddamar domin inganta aikin.

An gudanar da aikin asasa sabon tashar ‘yan sanda ta zamani ne da Ministan Harkokin ‘Yan Sanda, Ibrahim Gaidam, wanda wakiltarsa yayi da Ma’aji mai gudanar da ayyuka na ma’aikatar, Yusuf Argungu.

Ya nuna cewa wannan aikin zai samar da yanayi mai kyau da kuma tsaro ga mazauna da masu kasuwanci a yankin.

Ministan ya ce: “Samuwar wannan hedkwatar ‘yan sanda a wannan wuri zai kare ‘yan kasa da ke tafiye-tafiye kullum daga hadurran satar mutane, ayyukan kwace (‘one-chance’), da fashi da makami, da sauran laifukan da ke addabar al’umma a cikin birnin.”

benue news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp