fidelitybank

Gwamnati ta fara gina ofishin ƴansanda na zamani a Abuja

Date:

Gwamnatin Tarayya ta fara gina hedkwatar ‘Yan Sanda ta zamani a Mpape, wani yanki a Karamar Hukumar Bwari na Abuja, tare da gina gidaje guda shida ga jami’an ‘Yan Sanda masu matsayi na kasa.

Wannan aikin na daga cikin shirye-shiryen gyaran tsarin ‘yan sanda, wanda aka kaddamar domin inganta aikin.

An gudanar da aikin asasa sabon tashar ‘yan sanda ta zamani ne da Ministan Harkokin ‘Yan Sanda, Ibrahim Gaidam, wanda wakiltarsa yayi da Ma’aji mai gudanar da ayyuka na ma’aikatar, Yusuf Argungu.

Ya nuna cewa wannan aikin zai samar da yanayi mai kyau da kuma tsaro ga mazauna da masu kasuwanci a yankin.

Ministan ya ce: “Samuwar wannan hedkwatar ‘yan sanda a wannan wuri zai kare ‘yan kasa da ke tafiye-tafiye kullum daga hadurran satar mutane, ayyukan kwace (‘one-chance’), da fashi da makami, da sauran laifukan da ke addabar al’umma a cikin birnin.”

taraba news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp