fidelitybank

Gwamnati ta cire tallafin man fetur – EL-Rufa’i

Date:

Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna, ya bukaci gwamnatin tarayya da ta gaggauta cire tallafin man fetur.

El-Rufai ya yi magana ne a zaman wani taro da aka gudanar jiya a Abuja.

Da aka tambaye shi yayin zaman cewa, me ya kamata gwamnati ta sa a gaba, gwamnan ya ce, “A cire tallafin man fetur nan take.

Gwamnan ya ce, takwarorinsa na tarayya sun amince a cire tallafin man fetur a watan Satumba na 2021.

El-Rufai ya ce: “A karkashin wannan gwamnatin, kusan duk wata muna haduwa ta addini, domin tattalin arzikinmu daya ne kawai.

“Mun dauki matakin cire tallafin ne a watan Satumbar 2021. Ministan kudi kuma ya amince.

“Mun amince cewa kudin da ake samu daga can ya kamata a karkatar da su zuwa kiwon lafiya, ilimi da ababen more rayuwa.”

Kalaman El-Rufai na zuwa ne a daidai lokacin da farashin Man Fetur, PMS, wanda aka fi sani da man fetur ya tashi zuwa Naira 190 kowace lita daga Naira 165 kowace lita a Abuja. A wasu Jihohin, farashin ya haura Naira 200.00.

Hakan dai na faruwa ne duk da cewa gwamnatin tarayya ta kashe sama da Naira tiriliyan 2.04 kan tallafin.

natforce latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mata da kanan Yara ne Ambaliya ta daidaita a jihohi 19 – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa, NEMA, ta...

Facebook ya ƙi amincewa da tsare-tsaren Turai na amfani da AI

Wasu muhimman tsare-tsare na dokokin Tarayyar Turai kan amfani...

Ranar 18 za a fara rajistar zabe – INEC

Hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC ta sanar da...

Trump ya tura jiragen ruwa na yaki masu dauke da makaman nukiliya kusa da Rasha

Shugaba Trump ya ce, ya umarci a matsar da...

Amnesty na tuhumar gwamnatin Najeriya kan bacewar Dadiyata

Ƙungiyar Amnesty International ta yi Allah-wadai da sakacin da...

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na ɗaukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa ƴan Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa ƴanbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen ƙauyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...
X whatsapp