fidelitybank

Gwamnati ta biyani diyyar Niara biliyan 25 kudin diyya – Nnamdi Kanu

Date:

Shugaban masu fafutukar kafa kasar Biafra, IPOB, Nnamdi Kanu, ya bukaci gwamnatin Najeriya ta biya shi diyyar Naira biliyan 25.

Kanu ya bukaci wata babbar kotun tarayya da ke zama a Umuahia, jihar Abia, da ta tilastawa gwamnatin tarayya da ta biya shi diyyar Naira biliyan 25 kan kama shi da kuma dawo da shi daga Kenya.

Ya bayyana cewa, kudaden diyya ne na da sauran barnar da ya sha a sakamakon take masa hakkinsa.

Ikrarin shugaban na IPOB na kunshe ne a cikin karar da lauyansa na musamman, Aloy Ejimakor ya shigar a gaban Kotu, inda ya jaddada cewa, kama shi da aka yi a Kenya ya sabawa doka.

Ejimakor ya bayyana cewa zai jagoranci wata kungiyar lauyoyi domin neman kotun da mai shari’a Evelyn Anyadike ke jagoranta ta aiwatar da muhimman hakkokin Kanu.

vanguard news nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miÆ™a saÆ™on ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe Æ´an É—aurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin Æ´an Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama Æ´an Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na Æ™asa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp