fidelitybank

Gwamnati ta ayyana ranar Litinin da Talata a matsayin hutu

Date:

Gwamnatin tarayya ta ayyana ranakun Litinin 2 ga watan Mayu da Talata 3 ga watan Mayun 2022 a matsayin ranakun hutu ga ma’aikata somin gudanar da bukukuwan Sallah na bana.

An bayyana hakan ne a wata sanarwa mai dauke da sa hannun babban sakataren ma’aikatar harkokin cikin gida, Shuaib Belgore.

A cikin sanarwar, ministan harkokin cikin gida, Rauf Aregbesola, ya taya ma’aikatan Najeriya murnar zagayowar ranar ‘ma’aikata’ tare da karfafa musu gwiwa da su kara himma.

“Aiki shine ainihin ɗan adam. Muna raye saboda muna aiki kuma matattu ne kawai ba su da ikon yin aiki,” in ji Ministan.

Ya kuma taya al’ummar musulmi murnar kammala azumin watan Ramadan cikin nasara, ya kuma bukace su da su kasance masu koyi da aiki da ruhin soyayya, zaman lafiya, hakuri, kin kai, kyautatawa da sadaukarwa.

legit news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...

Ni da Wike tif da taya ne – Fubara

Dakataccen gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya ce, babu...

Za a yi jana’izar Dantata a ranar Litinin

Babban sakataren marigayi Alhaji Aminu Dantata, Mustapha Abdullahi Junaid,...

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...
X whatsapp