fidelitybank

Gwamnati ta ayyana ranar Litinin a matsayin ranar hutu

Date:

Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Litinin, 12 ga watan Yuni a matsayin ranar hutu ga ma’aikata don murnar bikin Ranar Dimokuraɗiyya.

Wata sanarwa daga Ma’aikatar Harkokin Cikin Gida ta taya ‘yan Najeriya murna, tana mai cewa “dimokuraɗiyyar Najeriya ta gamu da cikas da kuma nasara kamar a ko’ina”.

A shekarar 2018 ne tsohon Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari ya sauya ranar bikin dimokuraɗiyyar zuwa 12 ga Yuni a madadin 29 ga watan Mayu da aka saba yin bikin, wadda ta yi daidai da ranar da ake rantsar da sabon shugaban ƙasa da kuma gwamnonin ƙasar.

Buhari ya sauya ranar ce da zimmar tunawa da ɗan siyasa Moshood Abiola, wanda ya lashe zaɓen shugaban ƙasa na 12 ga Yunin 1993 amma kuma gwamnatin soja ta soke sakamakonsa.

nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp