fidelitybank

Gwamnati ta ayyana dokar ta ɓaci kan cutar zazzabin cizon Sauro – Ogah

Date:

Shugaban kwamitin majalisar wakilai kan cutar HIV, tarin fuka, da zazzabin cizon sauro, Amobi Godwin Ogah, ya yi kira ga gwamnatin tarayya da ta kafa dokar ta-baci dangane da cutar zazzabin cizon sauro sakamakon mummunar illar da take yi wa ‘yan kasa.

Ogah, mai wakiltar mazabar Isuikwuato/Umunneochi na jihar Abia, ya ce ya buƙaci hakan ne duba da irin barazanar da zazzabin cizon sauro ke yi wa al’umma, ya zama dole a mayar da hankali wajen kawar da sauro, wanda shi ne ya fi kashe mutane a duniya.

Ya kara da cewa kwamitin majalisar na sane da kalubalen da ake fuskanta wajen yakar wadannan cututtuka kuma za su hada kai da masu ruwa da tsaki domin ganin an yi amfani da kudaden da aka ware yadda ya kamata.

Ogah kuma ya bukaci gwamnatoci a dukkan matakai da su kara kaimi wajen kawar da sauro.

latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka ƴan Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran ƙasa za ka mayar da kai ba zaɓen 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...
X whatsapp