fidelitybank

Gwamnati ta amince jiragen Emirates su dawo da jigilarsu Najeriya

Date:

Gwamnatin tarayya ta amince kamfanin sufurin jirgin sama na Emirates na Dubai su koma gudanar da jigila a kasar nan.

Sanarwa dauke da sa hannun shugaban hukumar kula da sufurin jirgin sama ta Najeriya (NCAA), Kaftin Musa Nuhu, ta kuma aikewa da shugaban hukumar sufurin jirgin sama ta Hadaddiyar Daular Larabawa, Saif Mohammed Al Suwaid.

A wasikar, hukumar ta Najeriya ta ce, bayan nazarin da hukumomin da abin ya shafa suka dauka a kan dokokin kariya na korona da hukumomin na Dubai suka gindaya, a yanzu Najeriya ta amince, daga yanzu za su iya fara gudanar da jigilar.

Jirgin na Dubai suna zuwa Najeriya sau 21 a mako guda, yayin da Air Peace na Najeriya ke zuwa can sau bakwai a sati. Wanda tuni shima kamfanin jirgin Air Peace da ke Najeriyar shi ma ya ce zai koma jigilarsa zuwa Dubai, daga ranar 1 ga watan Maris na 2022.

legit nig. news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Atiku zai iya guduwa daga ADC ya koma PDP idan Jonathan ya tsaya takara – Diran

Tsohon mataimakin sakataren yada labaran jam’iyyar PDP na kasa,...

Zoben matar Ronaldo ya kai dala miliyan 5 – Masana

Masana sun yi kiyasin tsadar zoben da Cristiano Ronaldo...

Kama Tambuwal ya na da alaka da shigarsa cikin hadakar jam’iyya – Atiku

Tsohon É—antakarar shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya ce kama...

Ambaliyar ruwa ta kashe mutuane takwas a Ebonyi

Ambaliya, wadda mamakon ruwan sama ya janyo, ta yi...

Bankin Duniya zai kashe wa yankin Arewa a Najeriya dala miliyan 300

Bankin Duniya ya amince da kasafin kuÉ—i dala miliyan...

Giyar mulki na kwasar Trump – ‘Yan Majalisar Democrat

'Yan Democrats a Amurka sun zargi Donald Trump da...

Kama Aminu Waziri Tambuwal da EFCC ta yi ba daidai ba ne – PDP

Jam'iyyar PDP a jihar Sokoto ta yi Allah-wadai da...

An kai hari a Æ™auyuka 15 na Zamfara a mako É—aya – Rahoto

Wani rahoto da tashar Channels ta ruwaito daga cibiyar Zamfara Circle...

Jihohin Arewa huÉ—u ne suke biyan mafi Æ™arancin fansho na N32,000 – NUP

Ƙungiyar ƴan fansho na arewacin Najeriya, NUP ta ce...

A karon farko an gurfanar da Mutanen da ake zargi da kai hari Cocin Owo

Mutum biyar da ake zargi da shirya harin bam...

Peter Obi na nan a cikin jam’iyyar har yanzu – LP

Shugaban ƙungiyar Obidient Movement, Dr. Tanko Yunusa ya ce...

Yadda Mahara sun kashe mutum biyu, sun ƙona gidaje a Filato

Wasu da ake zargin mahara sun afka wa karamar...
X whatsapp