fidelitybank

Gwamnati ta amince jiragen Emirates su dawo da jigilarsu Najeriya

Date:

Gwamnatin tarayya ta amince kamfanin sufurin jirgin sama na Emirates na Dubai su koma gudanar da jigila a kasar nan.

Sanarwa dauke da sa hannun shugaban hukumar kula da sufurin jirgin sama ta Najeriya (NCAA), Kaftin Musa Nuhu, ta kuma aikewa da shugaban hukumar sufurin jirgin sama ta Hadaddiyar Daular Larabawa, Saif Mohammed Al Suwaid.

A wasikar, hukumar ta Najeriya ta ce, bayan nazarin da hukumomin da abin ya shafa suka dauka a kan dokokin kariya na korona da hukumomin na Dubai suka gindaya, a yanzu Najeriya ta amince, daga yanzu za su iya fara gudanar da jigilar.

Jirgin na Dubai suna zuwa Najeriya sau 21 a mako guda, yayin da Air Peace na Najeriya ke zuwa can sau bakwai a sati. Wanda tuni shima kamfanin jirgin Air Peace da ke Najeriyar shi ma ya ce zai koma jigilarsa zuwa Dubai, daga ranar 1 ga watan Maris na 2022.

bbc news nigeria today live

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuÉ—in...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaÉ—an wajen tsaron Æ™asa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haÉ—in...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...
X whatsapp