fidelitybank

Gwamnati na ɗaukar matakin tsaro a kan an dawo da wutar lantarkin Arewa – Majalisa

Date:

Yayin da al’umma jihohin areywacin ƙasar nan ke ci gaba da kokawa dangane da rashin wutar lantarki na tsawon kwanaki, majalisar dattawa ta ce, gwamanti na ɗaukar matakai na tsaro wajen ganin an shawo kan matsalar.

Majalisar dattawan ta ce hari da wasu ƴan bindiga masu iƙirarin jihadi suka kai kan turakun wutar lantarki ne ya janyo matsalar da ake fama da ita a arewacin ƙasar.

Tun da fari dai kamfanin rarraba wutar lantarki na Najeriya TCN ya ce, tangarɗa aka samu a layin lantarki na Ugwaji-Apir mai ƙarfin 330kV, wanda ya yi sanadiyar rashin wuta a Arewacin ƙasar nan.

Sanata Barau Jibrin shi ne mataimakin shugaban majalisar datijjai, ya koka kan yawan lalacewar da babban layin lantarki na Najeriya ya yi har sau uku a baya bayan nan, wanda hakan ya sa suka fara tattaunawa da ɓangaren gwamanti domin ɗaukar matakai na koma amfani da wutar lanatarki mai amfani da hasken rana don magance wannan matsala.

assu news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...
X whatsapp