fidelitybank

Gwamnati ba ta tattaunawa da ‘yan bindigan Zamfara – Badaru

Date:

Ministan tsaro, Mohammed Badaru, ya dage cewa gwamnatin tarayya ba ta tattaunawa da ‘yan ta’adda a jihar Zamfara, a yunkurin da ake na ganin an sako daliban jami’ar tarayya da ke Gusau da aka sace.

Badaru ya bayyana zargin da gwamnan jihar Zamfra, Dauda Lawal ya yi a matsayin yaudara.

A wata sanarwa dauke da sa hannun mukaddashin daraktan yada labarai da hulda da jama’a na ma’aikatar, Hope Attari, Badaru, ya ce shugaba Bola Tinubu ya baiwa sojoji da sauran jami’an tsaro umarnin gudanar da tattaki domin ganin an sako wadanda aka sace.

“Gwamnatin Tarayya tana aiki ba dare ba rana don ganin ‘yan matan da sauran su sun koma gida,” in ji shi.

Badaru ya tabbatar wa al’ummar Zamfara da ‘yan Najeriya irin ci gaban da ake samu na dawowar dalibai mata da sauran jami’ar tarayya ta Gusau cikin gaggawa.

Ya kuma bayyana kwarin gwiwar cewa rundunar hadin guiwar jami’an tsaro na aiki ba dare ba rana domin ceto daliban.

Ministan ya bayyana cewa umurnin shugaban kasar ya fara samun sakamako yayin da 13 daga cikin daliban da aka sace da kuma wasu uku suka samu ‘yancinsu a ranar Litinin.

“An samu wannan nasarar ne ta hanyar kwararrun kokarin sojoji,” in ji shi.

vanguard new

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp