fidelitybank

Gwamnanonin Kudu ne suka ci amanar mu a zaɓen fidda – Wike

Date:

Gwamnan jihar Ribas kuma dan takarar shugaban kasa a karkashin jam’iyyar PDP, Nyesom Wike, wanda ya zo na biyu a zaben fidda gwani na ranar Asabar, ya zargi gwamnonin Kudu da cin amanar yarjejeniyar sauya madafun iko.

Wike, wanda ya sha alwashin ci gaba da kasancewa a cikin jam’iyyar tare da marawa dan takararta na shugaban kasa a 2023, Alhaji Atiku Abubakar, ya bayyana cewa, ya kusa yin kaca-kaca da zaben fidda gwani na jam’iyyar PDP a wani mataki da aka saba wa doka amma sai da ya nutsu.

Gwamnan ya yi wannan jawabi ne a wani liyafar karrama shi da aka yi a gidan gwamnati da ke Fatakwal, Jihar Ribas, bayan dawowar sa daga zaben fidda gwani na shugaban kasa a Abuja.

Har ila yau, ana ci gaba da yabo ga Atiku kan fitowar sa a matsayin dan takarar jam’iyyar PDP, a jiya, kamar yadda kungiyar al’adun kabilar Igbo ta Igbo, Ohanaeze ta musanta cewa, za ta yi aiki da Atiku, inda ta kara da cewa ba ta da wani matsayi a kan batutuwan.

labaran duniya na yau

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp