fidelitybank

Gwamnanonin Kudu ne suka ci amanar mu a zaɓen fidda – Wike

Date:

Gwamnan jihar Ribas kuma dan takarar shugaban kasa a karkashin jam’iyyar PDP, Nyesom Wike, wanda ya zo na biyu a zaben fidda gwani na ranar Asabar, ya zargi gwamnonin Kudu da cin amanar yarjejeniyar sauya madafun iko.

Wike, wanda ya sha alwashin ci gaba da kasancewa a cikin jam’iyyar tare da marawa dan takararta na shugaban kasa a 2023, Alhaji Atiku Abubakar, ya bayyana cewa, ya kusa yin kaca-kaca da zaben fidda gwani na jam’iyyar PDP a wani mataki da aka saba wa doka amma sai da ya nutsu.

Gwamnan ya yi wannan jawabi ne a wani liyafar karrama shi da aka yi a gidan gwamnati da ke Fatakwal, Jihar Ribas, bayan dawowar sa daga zaben fidda gwani na shugaban kasa a Abuja.

Har ila yau, ana ci gaba da yabo ga Atiku kan fitowar sa a matsayin dan takarar jam’iyyar PDP, a jiya, kamar yadda kungiyar al’adun kabilar Igbo ta Igbo, Ohanaeze ta musanta cewa, za ta yi aiki da Atiku, inda ta kara da cewa ba ta da wani matsayi a kan batutuwan.

naija hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kashe mayaƙan Boko Haram Takwas a jihar Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta sun kashe aƙalla...

Sauya sunan Kwaleji a Oyo ya fusata Dalibai

Ɗaliban kwalejin fasaha ta Ibadan sun gudanar da zanga-zanga...

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan Dantata

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta'aziyya...

Trump ba shi da hankali ko tunani a kan harajin sa – Elon Musk

Tsohon mai ba shugaban Amurka Donald Trump shawara kan...

Dangote ya rage man fetur lita 840

Matatar man Dangote ta rage farashin litar man fetur...

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla Ɗanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...
X whatsapp