fidelitybank

Gwamnan Zamfara ya kori mai bashi shawara

Date:

Gwamnan jihar Zamfara, Bello Mohammed Matawalle, ya kori Hon. Kabiru Sahabi Liman a matsayin mai ba shi shawara na musamman.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwar manema labarai da sakataren gwamnatin jihar, Alhaji Kabiru Balalabe ya sanyawa hannu tare da raba wa manema labarai a Gusau, babban birnin jihar.

Ya ce Gwamnan ya ga ya zama dole a soke nadin.

A cewar sanarwar, hakan ya biyo bayan wani atisayen sa-ido da aka yi, wanda ya nuna, da dai sauran abubuwa, da cewa bai da karfin gudanar da ayyuka da kuma kishin jama’a da ke da alaka da daukakar matsayin mai ba da shawara ta musamman.

Ya ce aikin sa ido zai kasance mai ci gaba da gudana, da nufin inganta ayyukan yi wa jama’a, tabbatar da amincewar jama’a da kuma samar da kyakkyawan shugabanci a jihar.

Sai dai sanarwar ba ta bayyana laifin da mai ba shi shawara na musamman ya aikata ba.

taraba state today news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp