fidelitybank

Gwamnan Oyo ya bi sahun ‘yan zanga-zangar tsadar rayuwa

Date:

Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, a ranar Talata ya bi sahun kungiyoyin kwadago da sauran kungiyoyinsu a wata zanga-zangar lumana.

Da yake shiga zanga-zangar, Makinde ya tabbatar wa jama’a cewa nan ba da jimawa ba za a kawo karshen radadin da ake ciki a kasar nan.

Masu zanga-zangar da yawansu ya kai dari ne suka tarbi gwamnan da ihu yayin da shugaban kungiyar ta Oyo, Kayode Martins ke jawabi ga masu zanga-zangar.

Makinde ya ce yana sane da halin kuncin da jama’a ke ciki, inda ya yi alkawarin cewa zai kasance cikin al’ummar da za su gyara kasar nan.

Ya ce ya mayar da martani ga shugaban NLC na kasa, Joe Ajero wanda ya yi ikirarin cewa babu wata jiha a kasar nan da ke biyan albashin ma’aikata.

Ya kuma tabbatar wa da ma’aikatan cewa za a kai wasikun zanga-zangar da korafe-korafen su ga shugaban kasa Bola Tinubu.

vanguard news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp