fidelitybank

Gwamnan Osun ya gayyaci masu zanga-zanga

Date:

Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya gayyaci jagororin zanga-zangar tsadar rayuwa da ake shirin gudanarwa da sauran masu ruwa da tsaki daga jami’an tsaro da Æ™ungiyoyin fararen hula domin tattaunawa game da batun a gobe Litinin.

Cikin wata sanarwa da kakakin gwamnan jihar, Mallam Olawale Rasheed, ya fitar, ya ce gwamnan ya umarci wata tawagar wakilansa ta tuntuɓi wakilan ƙungiyoyin fararen hula da na ɗalibai domin zaman tattaunawa kan halin da tattalin arzikin ƙasar ke ciki.

Gwamna ya kuma buÆ™aci shugabannin hukumomin ‘yansanda da sauran jami’an tsaro su halarci zaman, inda za a bai jagororin zanga-zangar damar bayyana irin damuwar da ke zukatansu.

“Zaman zai bayar da dama ga duka É“angarorin su bayyana matsalolinsu da abin da suke so gwamnatoci a matakai daban-daban su yi domin magance matsalolin”

“Za kuma mu É—auki abin da muka tattauna a zaman domin kai wa jagororin gwamnati, kama daga ni kaina a a matsayina na gwamna zuwa shugaban Æ™asa a Abuja domin aiki da shi”, kamar yadda sanarwar ta ambato gwamnan na bayani.

Mista Adeleke ya kuma ce zaman zai bai wa gwamnati damar bayyana wa al’umma abin da take yi don magance matsalar tattalin arziki da Æ™asar ke fuskanta.

punch newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan ÆŠaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...
X whatsapp