fidelitybank

Gwamnan Osun ya gabatar da kasafin sama da biliyan 273

Date:

Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke ya gabatar da kasafin kudi N273, 908, 997, 410:00 ga majalisar dokokin jihar Osun.

Kasafin kudin ya zama wani bangare na lissafin Kasafin Kudi na 2024.

Gwamna Adeleke yayin da yake gabatar da kasafin kudin mai taken: Kasafin Kudi na Gyara da Farfadowa a zauren majalisar, a ranar Alhamis, ya ce an raba kasafin zuwa N165, 654, 976, 700:00 na kashe-kashe na yau da kullun da kuma N108, 254, 020, 710:00 na kashe kudade. .

A nasa jawabin, Adeleke ya ce, “ kasafin kudin na da nufin sake gina tattalin arzikin jihar da ya durkushe.

“Wannan gabatar da kasafin kudin ya yi dai-dai da dokokin da ake da su a jihar wadanda suka tanadi gabatar da kasafin ga majalisar kafin karshen shekara.

Yayin da yake godewa majalisar bisa fahimtarsu, Gwamnan ya ba da tabbacin cewa jihar za ta kai ga ci gaba.

Ya kuma nemi goyon bayan majalisar a shekaru masu zuwa.

Tun da farko, Kakakin Majalisar, Adewale Egbedun ya bayyana shirin majalisar na yin aiki da bangaren zartaswa na gwamnati don ganin an samu nasarar aiwatar da kasafin kudin.

“Wannan kasafin kudin za a amince da shi tare da azama mai karfi.

“Majalisar za ta gabatar da kasafin kudin da zai magance kalubalen da jihar ke fuskanta.”

punch news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Duk wasu Æ™awayen Amurka za su É—anÉ—anar kuÉ—arsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa ƙasar ta...

Faransa ba ta goyon bayan Amurka na kifer da gwamnatin Iran – Barrot

Ministan harkokin wajen Faransa ya ce, ƙasarsu ba ta...

Kotu a Kano ta É—aure masu satar Yara

Babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a Miller...

Ba wata hujja da Amurka za ta kai wa Iran hari – Rasha

An gudanar da tattaunawa tsakanin shugaban Rasha Vladimir Putin...

Tinubu ya miÆ™a saÆ™on ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe Æ´an É—aurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin Æ´an Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...
X whatsapp