fidelitybank

Gwamnan Osun bai shirya miƙa mulki ba – Adeleke

Date:

Mai magana da yawun Sanata Ademola Adeleke, Olawale Rasheed, ya bayyana cewa, gwamnatin jihar Osun ba ta nuna shirin bayar da hadin kai ga kwamitin mika mulki da zababben gwamnan ya kafa.

Hakan na zuwa ne kamar yadda kwamitin ya kuma bayyana cewa, gwamnatin Adegboyega Oyetola ba ta nuna wata alamar shirin kafa kwamitin mika mulki nata ba.

Zababben gwamnan jihar Osun, a ranar Alhamis, 28 ga watan Yuli, 2022, ya kaddamar da kwamitin mika mulki na mutum 37 da aka dorawa alhakin tuntubar kwamitin da gwamnatin jihar za ta kafa domin tabbatar da mika mulki daga jam’iyyar All Progressives Congress (APC) zuwa jam’iyyar PDP.

Mai magana da yawun Sanata Ademola Adeleke, Olawale Rasheed ya bayyana cewa gwamnatin jihar Osun ba ta nuna shirin bayar da hadin kai ga kwamitin mika mulki da zababben gwamnan ya kafa.

Hakan na zuwa ne kamar yadda kwamitin ya kuma bayyana cewa, gwamnatin Adegboyega Oyetola ba ta nuna wata alamar shirin kafa kwamitin mika mulki nata ba.

Olawale, wanda ya bayyana cewa har yanzu jam’iyyar APC ta kasa shawo kan kaduwar kayen zaben gwamnan da aka yi a ranar 16 ga watan Yuli, ya nuna cewa gwamnatin mai barin gado ba ta da sha’awar bayar da hadin kai ga kwamitin mika mulki.

“Dukkanmu mu yi wa mutanen Osun aiki, Gwamna Oyetola, zababben gwamnan mu da mu shugabanni.

“Wannan shi ne lokacin da za mu taru don tabbatar da mika mulki ba tare da wata matsala ba. Suna ba mu bayanai kan abubuwan da ke faruwa, mu ma muna shigar da su, domin al’ummar Jihar Osun a karshen wannan rana za su ji dadin hakan.

leadership news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp