fidelitybank

Gwamnan Osun bai shirya miƙa mulki ba – Adeleke

Date:

Mai magana da yawun Sanata Ademola Adeleke, Olawale Rasheed, ya bayyana cewa, gwamnatin jihar Osun ba ta nuna shirin bayar da hadin kai ga kwamitin mika mulki da zababben gwamnan ya kafa.

Hakan na zuwa ne kamar yadda kwamitin ya kuma bayyana cewa, gwamnatin Adegboyega Oyetola ba ta nuna wata alamar shirin kafa kwamitin mika mulki nata ba.

Zababben gwamnan jihar Osun, a ranar Alhamis, 28 ga watan Yuli, 2022, ya kaddamar da kwamitin mika mulki na mutum 37 da aka dorawa alhakin tuntubar kwamitin da gwamnatin jihar za ta kafa domin tabbatar da mika mulki daga jam’iyyar All Progressives Congress (APC) zuwa jam’iyyar PDP.

Mai magana da yawun Sanata Ademola Adeleke, Olawale Rasheed ya bayyana cewa gwamnatin jihar Osun ba ta nuna shirin bayar da hadin kai ga kwamitin mika mulki da zababben gwamnan ya kafa.

Hakan na zuwa ne kamar yadda kwamitin ya kuma bayyana cewa, gwamnatin Adegboyega Oyetola ba ta nuna wata alamar shirin kafa kwamitin mika mulki nata ba.

Olawale, wanda ya bayyana cewa har yanzu jam’iyyar APC ta kasa shawo kan kaduwar kayen zaben gwamnan da aka yi a ranar 16 ga watan Yuli, ya nuna cewa gwamnatin mai barin gado ba ta da sha’awar bayar da hadin kai ga kwamitin mika mulki.

“Dukkanmu mu yi wa mutanen Osun aiki, Gwamna Oyetola, zababben gwamnan mu da mu shugabanni.

“Wannan shi ne lokacin da za mu taru don tabbatar da mika mulki ba tare da wata matsala ba. Suna ba mu bayanai kan abubuwan da ke faruwa, mu ma muna shigar da su, domin al’ummar Jihar Osun a karshen wannan rana za su ji dadin hakan.

punch news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp