fidelitybank

Gwamnan Ogun ya rattaɓa hannu a kasafin shekara 2023

Date:

Gwamnan jihar Ogun, Dapo Abiodun, ya sanya hannu kan kasafin kudin shekarar 2023 ya zama doka.

Da yake rattaba hannu a kan kudirin kasafin kudi na Naira 472,250,694,447.57b kamar yadda majalisar dokokin jihar ta amince da shi a baya, a ranar Alhamis, Abiodun ya ce, zai tabbatar da cikakken aiwatar da dukkan abubuwan da ke cikin kudirin don dorewar ci gaban ajandar Gina Makomarmu ta Gwamnatin sa.

“Wannan kasafin kudin ya na nuni ne da abin da al’ummar jihar Ogun ke bukata. Ina tabbatar muku cewa a namu bangaren, za mu tabbatar da aiwatar da kasafin kudin.

“Ta hanyar wannan kasafin kudin, jama’armu za su ci moriyar dimokuradiyya,” in ji shi.

Ya godewa shugaban majalisar da ’yan majalisar bisa jajircewarsu da suka yi har aka kammala zartar da kasafin kudin kafin karshen shekarar 2022.

newstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...

Sojoji sun mayar da martani kan ‘Yan ta’addan Neja

Dakarun Sojin Saman kasar nan, sun ce sun ƙaddamar...

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...
X whatsapp