fidelitybank

Gwamnan Ogun ya rattaɓa hannu a kasafin shekara 2023

Date:

Gwamnan jihar Ogun, Dapo Abiodun, ya sanya hannu kan kasafin kudin shekarar 2023 ya zama doka.

Da yake rattaba hannu a kan kudirin kasafin kudi na Naira 472,250,694,447.57b kamar yadda majalisar dokokin jihar ta amince da shi a baya, a ranar Alhamis, Abiodun ya ce, zai tabbatar da cikakken aiwatar da dukkan abubuwan da ke cikin kudirin don dorewar ci gaban ajandar Gina Makomarmu ta Gwamnatin sa.

“Wannan kasafin kudin ya na nuni ne da abin da al’ummar jihar Ogun ke bukata. Ina tabbatar muku cewa a namu bangaren, za mu tabbatar da aiwatar da kasafin kudin.

“Ta hanyar wannan kasafin kudin, jama’armu za su ci moriyar dimokuradiyya,” in ji shi.

Ya godewa shugaban majalisar da ’yan majalisar bisa jajircewarsu da suka yi har aka kammala zartar da kasafin kudin kafin karshen shekarar 2022.

vgn news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Hisbah za ta yi wa ‘yan Daban Kano aure

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da wani...

Ganduje ya dawo Najeriya bayan ya shafe wata guda a Landan

Tsohon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Ganduje,...

Barrister Sa’idu ya kama aiki bayan ya maye gurbin Muhyi Magaji

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rantsar...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...

Hisba ta kama ‘yan Mata 62 da zargin aikata baɗala a Kano

Hukumar Hisbah ta kama mutane 62 kan zargin aikata...
X whatsapp