fidelitybank

Gwamnan Neja ya mika ta’azziyarsa ga gwamnan Nasarawa

Date:

Gwamnan jihar Neja kuma shugaban kungiyar gwamnonin jihohin arewa ta tsakiya (NCSGF), Abubakar Sani Bello, ya jajantawa gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule bisa rashin babban dansa, Hassan Abdullahi Sule.

Bello a cikin sakon ta’aziyyar ya bayyana marigayin a matsayin matashi mai hazaka kuma haziki wanda ke da kyakkyawar makoma.

Gwamnan jihar Neja ya ce: “Hakika abin bakin ciki ne da bacin rai a rasa da, babban da a kan hakan kuma tun yana karami. Haqiqa qwaya ce mai daci a hadiye amma Allah da ya ba shi damar ta’aziya ga ‘yan uwa da sauran al’ummar Jihar Nasarawa baki xaya.”

Shugaban NCSGF ya umurci abokin aikin sa da su dogara ga Allah a wannan lokaci mai wahala domin samun ta’aziyyar da ake bukata.

Daga nan ya yi addu’ar Allah ya jikan marigayin ya jikansa da rahama, ya kuma saka masa da Aljannar Firdausi tare da baiwa ‘yan uwa hakurin jure rashin da ba za a iya kwatantawa ba.

dailypost news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...

Gwamnatin Tarayya za ta gina hanyar sufurin jirgin ƙasa a Kano

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta samar da titin...

Abin da ya sa muke ci gaba da tsare Sowore – Ƴansanda

Kwamishinan ƴansanda mai kula da sashen kai ɗauki na...

INEC za ta bai wa ɗaurarru damar kaɗa ƙuri’a a lokacin zaɓuka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

Ɗaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaɗi mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaɗi...

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...
X whatsapp