fidelitybank

Gwamnan Neja ya mika ta’azziyarsa ga gwamnan Nasarawa

Date:

Gwamnan jihar Neja kuma shugaban kungiyar gwamnonin jihohin arewa ta tsakiya (NCSGF), Abubakar Sani Bello, ya jajantawa gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule bisa rashin babban dansa, Hassan Abdullahi Sule.

Bello a cikin sakon ta’aziyyar ya bayyana marigayin a matsayin matashi mai hazaka kuma haziki wanda ke da kyakkyawar makoma.

Gwamnan jihar Neja ya ce: “Hakika abin bakin ciki ne da bacin rai a rasa da, babban da a kan hakan kuma tun yana karami. Haqiqa qwaya ce mai daci a hadiye amma Allah da ya ba shi damar ta’aziya ga ‘yan uwa da sauran al’ummar Jihar Nasarawa baki xaya.”

Shugaban NCSGF ya umurci abokin aikin sa da su dogara ga Allah a wannan lokaci mai wahala domin samun ta’aziyyar da ake bukata.

Daga nan ya yi addu’ar Allah ya jikan marigayin ya jikansa da rahama, ya kuma saka masa da Aljannar Firdausi tare da baiwa ‘yan uwa hakurin jure rashin da ba za a iya kwatantawa ba.

tribune

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...
X whatsapp