fidelitybank

Gwamnan Nasarawa ya lashe zaɓen fidda gwani a APC

Date:

Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya lashe zaben fidda gwani na jam’iyyar All Progressives Congress (APC) domin dawowa a matsayin dan takarar jam’iyyar a zaben gwamna na 2023.

Ahmed Ibeto, shugaban kwamitin zaben fidda gwani na jam’iyyar, ya sanar da Sule a matsayin wanda ya lashe zaben da ya gudana a garin Lafia babban birnin jihar a ranar Alhamis, 26 ga watan Mayu, 2022.

A cewar Ahmed, Sule ya samu kuri’u 698 inda ya doke Fatima Abdullahi wadda ta samu kuri’u uku.

“Da wannan sakamakon, dangane da abin da ya shafi mu da kuma matsayina na shugaban wannan kwamitin na fidda gwani, na bayyana Abdullahi Sule a matsayin wanda ya lashe zaben fidda gwani na gwamna,” in ji shi.

hausa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Najeriya ba za ta karbi ‘yan ciranin Venezuela ba da Amurka za ta ba mu – Najeriya

Ministan harkokin wajen Najeriya, Yusuf Tuggar ya ce ƙasar...

Bafarawa ya kafa sabuwar kungiya

Wasu shugabanni da sauran masu ruwa da tsaki daga...

An fara shirye-shiryen aikin Hajjin badi a Najeriya

Hukumar Alhazan Najeriya ta fara shirhin aikin hajjin 2026...

Na tsallake rijiya da baya lokacin Goodluck – Shettima

Mataimakin shugaban Najeriya, Kashim Shettima ya ce shi ne...

Ya kamata shugabancin Najeriya ya ci gaba da zama a hannun ƴan Kudu

Ministar al'adu ta Najeriya, Hannatu Musawa ta ce ya...

Rashin abinci mai gina jiki Najeriya ce kan gaba a Afirka ta biyu a duniya

Babbar mai taimaka wa shugaban Najeriya Bola Tinubu kan...

Gwamnatin Najeriya ta ciyo bashin dala miliyan 747

Najeriya ta karɓo bashin dala miliyan 747 daga bankunan...

Ba don Tinubu ba ko zaɓen fitar da gwani Buhari ba zai ci ba

Babban mai taimaka wa Shugaba Tinubu kan kafofin yaɗa...

Majalisa ta gayyaci Gwamnan Filato kan tsaron jihar

Kwamitin wucin gadi kan matsalolin tsaron jihar Filato na...

Sojoji sun sun kashe ‘yan Boko Haram 24

Rundunar Sojoji ƙarƙashin rundunar 'Operation Hadin Kai' mai yaƙi...

Dangote zai gina rumbum man fetur da dizel a Namibia

Matatar mai ta Dangote da ke Najeriya za ta...

Dangote ya rage farashin litar mai zuwa ₦820

Kamfanin matatar man Dangote ya rage farashin litar mai...
X whatsapp