fidelitybank

Gwamnan Nasarawa ya jajantawa NNPP bisa rasuwar magoyin bayanta a taron Kwankwaso

Date:

Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa a ranar Litinin ya jajanta wa jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP), bisa rasuwar magoya bayanta a wani yamutsi.

Wasu magoya bayan jam’iyyar NNPP sun mutu a wani hatsari a ranar Asabar bayan wani gangamin maraba da dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar, Rabi’u Musa-Kwankwaso zuwa jihar.

Sakon na kunshe ne a cikin wata sanarwa dauke da sa hannun babban sakataren yada labaran gwamnan, Ibrahim Adra kuma ya mika wa manema labarai ranar Litinin a Lafiya.

Mista Adra, a cikin sanarwar, ya ce gwamnan ya nuna bakin cikinsa kan hadarin.

“Gwamnan ya bayyana asarar rayukan ‘yan kasa a irin wannan yanayi a matsayin abin bakin ciki kuma ya bukaci jam’iyyun siyasa da magoya bayansu da su yi taka-tsan-tsan a kowane lokaci,” in ji sanarwar.

Sanarwar ta kuma ce gwamnan ya jajantawa iyalai da abokanan wadanda suka rasu da kuma shugabannin jam’iyyar.

naija hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar Ĉ´ansandan jihar Kaduna, sun buĈ™aci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi Ĉ™ungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban Ĉ™aramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp