fidelitybank

Gwamnan Kogi ya bijire min – Buhari

Date:

Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya ce, ya yi yunkurin hana gwamnoni da ministoci saka sunansa, amma gwamnan Kogi Yahaya Bello ya bijire masa.

Buhari ya bayyana hakan ne a wani shirin kai tsaye da tashar talabijin ta Arise TV ta watsa na ziyarar sa a jihar Kogi.

Buhari ya kaddamar da sabuwar Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Confluence a Osara, Asibitin Reference da ke Okene, da hanyoyin sadarwa na garin Idah, Okene da kuma fadin kananan hukumomin uku na majalisar dattawa.

Sauran ayyukan sun hada da Ganaja Flyover, Model Science Secondary School, Muhammadu Buhari Square da Civic Centre a Lokoja.

ā€œIna godiya ga Gwamna da al’ummar jihar Kogi da suka sanya min suna (Muhammadu Buhari Square and Civic Centre). A nan, dole ne in nutse; Na yi yunkurin hana gwamnoni da ministoci sunana ayyuka, amma Gwamna ya bijire mani a nan,ā€ inji shi.

natforce latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Duk wasu ʙawayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa ʙasar ta...

Faransa ba ta goyon bayan Amurka na kifer da gwamnatin Iran – Barrot

Ministan harkokin wajen Faransa ya ce, ʙasarsu ba ta...

Kotu a Kano ta ɗaure masu satar Yara

Babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a Miller...

Ba wata hujja da Amurka za ta kai wa Iran hari – Rasha

An gudanar da tattaunawa tsakanin shugaban Rasha Vladimir Putin...

Tinubu ya miʙa saʙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe Ę“an ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ʓan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin ʘarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...
X whatsapp