fidelitybank

Gwamnan Kano ya magantu a kan ce-ce-kucen Sakataren Gwamnati

Date:

Gwamna jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya mayar da martani a karon farko, bayan shafe watanni ana rade-radin tsige sakataren gwamnatin jihar, Abdullahi Baffa Bichi.

Gwamnan, wanda ya yi magana a lokacin da yake rantsar da sabbin sakatarorin dindindin da masu ba shi shawara na musamman a zauren majalisar dokokin jiha a ranar Talata, ya ce babu wata farfaganda da za ta hana gwamnatinsa cimma burinta.

Ya ce, wasu na ta jita-jita cewa sun samu sabani da sakataren gwamnati, kuma wannan zancen shaci fadi kawai.

Kuma koyaushe suna ƙoƙarin haifar da jita-jita don haifar da tashin hankali a gwamnatinsa.

Gwamnan ya bayyana cewa a halin yanzu Abdullahi Baffa Bichi, yana samun sauki daga rashin lafiyar da yake fama da ita, kuma da zarar ya dawo zai karbi ragamar aikinsa inda ya tsaya.

latest news in nigeria today 
2021 ripples

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp