fidelitybank

Gwamnan Jigawa ya raba tallafin kuɗi ga iyalan da suka mutu a hatsarin Tamkar Man fetur

Date:

Gwamnatin jihar Jigawa, ta raba tallafin kuɗi ga iyalan waɗanda gobarar tankar man fetur ta rutsa da su.

Ƙungiyoyi da ɗaiɗaikun jama’a ne suka bayar da tallafin tun lokacin da gobarar ta tashi a bara, inda aka samu fiye da naira miliyan dubu daya.

Sai dai gwamnatin ta ce ba duka bane suka zo hannu.

Zuwa yanzu an raba wa mutum 210 naira miliyan 840.

An bai wa kowanne naira dubu ɗari biyar a hannu, inda daga bisani za a saka sauran miliyan 3 da rabi a asusun ajiyarsu ta banki.

A watan Oktoban bara ne wata motar dakon mai ta kife a garin Majiya na ƙaramar hukumar Taura da ke jihar Jigawa, bayan ta taso daga jihar Kano a kan hanyarta ta zuwa jihar Yobe.

Daga bisani motar ta kama da wuta wanda ya yi sanadiyar kashe mutane fiye da 200 da ake tunanin suna ƙoƙarin ɗibar fetur ɗin da ke zuba a motar da ta faɗi ne.

punch newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp