fidelitybank

Gwamnan Gombe ya mika sakon ta’azziya ga tsohon kakakin majalisa

Date:

Gwamna Inuwa Yahaya na jihar Gombe, ya yi alhinin rasuwar tsohon kakakin majalisar dokokin jihar, Nasiru Nono, wanda ya rasu ranar Alhamis a wani mummunan hatsarin mota da ya rutsa da su a hanyar Abuja zuwa Keffi.

A cikin wata sanarwa daga Ismaila Uba-Misilli, Darakta-Janar, hulda da manema labarai na gidan gwamnatin Gombe, Yahaya ya bayyana alhininsa game da mutuwar Nono.

Yahaya ya bayyana rasuwar Nono a matsayin babban rashi ga iyalansa, Gombe da Najeriya baki daya.

Karanta Wannan: Na ci zabe na ba tare da Peter Obi ba – Zababben gwamnan Abia

Ya ce marigayi tsohon dan majalisar ya gudanar da aikinsa na majalisar ne da “hankali, tsantseni da sanin yakamata a lokacin da yake shugabancin majalisar dokokin jihar kuma ya samu karramawa da biyayya daga abokan aikinsa.

Sai dai ya roki Allah Madaukakin Sarki da ya jikan marigayiyar Aljannar Firdausi.

vgn news today 2021

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp