fidelitybank

Gwamnan Edo ya karawa ma’aikata albashin 70,000 mafi karanci

Date:

Gwamnan jihar Edo Godwin Obaseki ya kara albashi mafi karanci a ma’aikatan jihar zuwa N70,000, daga ranar 1 ga Mayu, 2024.

Obaseki ya bayyana hakan ne a ranar Litinin a wurin kaddamar da gidan kwadago, wanda aka gina domin kungiyoyin kwadago a jihar.

An sanya wa gidan sunan tsohon gwamnan jihar, Adams Oshiomhole.

Obaseki ya ce gwamnatinsa za ta kara sabon mafi karancin albashin ma’aikatan jihar daga N40,000 zuwa N70,000.

Ya kuma yi alkawarin kara albashin ma’aikata sama da N70,000 duk wata idan gwamnatin tarayya ta amince da q sabon mafi karancin albashi ga ma’aikatan.

A cewarsa, za a sanar da al’umma cikakken bayani kan sabon mafi karancin albashin a yayin bikin ranar ma’aikata ta bana a ranar Laraba 1 ga watan Mayu.

punch newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp