fidelitybank

Gwamnan Edo ya ƙara wa ƙananan ma’aikata albashi

Date:

Gwamnan jihar Edo a kudancin Najeriya ya ƙara yawan albashi mafi ƙanƙanta ga ma’aikata daga N70,000 zuwa N75,000.

Kamfanin dillancin labarai na Najeriya Nan ya ruwaito Gwamna Monday Okpebholo na bayyana hakan a birnin Benin yayin jawabinsa na jiya Alhamis a bikin Ranar Ma’ikata.

“A yau ina mai farin cikin sanar da cewa gwamnatinmu ta amince da sabon albashi mafi ƙanƙanta na N75,000 ga dukkan ma’aikatan Edo,” in ji shi.

“Wannan wata hanya ce ta gode muku ma’aikatan Edo. Mun yi imanin hakan zai yi tasiri ƙwarai kuma mun dogara da jajircewarku wajen inganta jihar Edo.”

Har yanzu akwai jihohin Najeriya da ba su fara biyan mafi ƙanƙantar albashi na N70,000 ba, wanda gwamnatin tarayya ta ayyana a watan Yulin 2024.

www.nigerianews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp