fidelitybank

Gwamnan Ebonyi ka gaggauta ficcewa daga ofishin ka – Dan takarar gwamna

Date:

Dan takarar gwamnan jihar Ebonyi na jam’iyyar PDP, Iduma Igariwey, ya bukaci gwamna David Umahi da ya gaggauta barin ofis tare da mataimakinsa.

Jam’iyyar PDP ta tsayar da Mista Igariwey ne biyo bayan hukuncin da kotun tarayya da ke Abuja ta yanke a ranar 8 ga watan Maris, inda ta kori Mista Umahi da mataimakinsa, saboda sauya sheka daga PDP zuwa jam’iyyar APC.

Igariwey ya yi wannan kiran ne ranar Alhamis a Abuja yayin da yake mayar da martani kan hukuncin da kotun ta yanke.

Jam’iyyar PDP ta mika sunan Mista Igariwey da na mataimakinsa, Fred Udogu ga hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC a matsayin wanda zai maye gurbin Mista Umahi da mataimakinsa, bisa bin umarnin kotu.

the punch newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp