fidelitybank

Gwamnan Bauchi ya bayar da umarnin rufe makaranta bayan an tsinci gawar ɗalibi

Date:

Gwamnan jihar Bauchi Sen. Bala Mohammed, ya bayar da umarnin rufe makaranta cikin gaggawa da wani matashi mai suna Mohammed Abidin Musa ya mutu.

An tsinci gawar Musa a cikin makarantar, tare da cire wasu muhimman sassan jikinsa da ake zargin masu tsafi ne.

Sai dai har yanzu ana kan zayyana cikakkun bayanai game da lamarin har zuwa lokacin gabatar da wannan rahoto.

Gwamnan ya bada umarnin ne a ranar Laraba a lokacin da ya kai ziyarar jaje ga iyalan mamacin a Gidan Bare-Bari.

Ya samu rakiyar kwamishinan ‘yan sandan jihar, Awal Musa Mohamed da jami’an hukumar tsaro ta farin kaya, DSS.

Yayin da yake jajantawa ‘yan uwa, Mohammed ya yi kira ga iyaye da su rika lura da duk wani motsi na unguwanninsu.

Ya umurci hukumomin tsaro a jihar da su kara zage damtse wajen cafke wadanda suka aikata wannan aika aika.

Ya ce makarantar za ta ci gaba da kasancewa a rufe domin zurfafa bincike, inda ya ce gwamnatinsa za ta hada kai da jami’an tsaro domin ganin an gurfanar da masu laifin.

thisdaynews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp