fidelitybank

Gwamnan Bauchi dan Jagaliyar siyasa ne – Tinubu

Date:

Fadar shugaban kasa, ta yi kira ga gwamnan Bauchi, Bala Mohammed ya daina amfani da sukar gwamnatin Tinubu a matsayin hanyar wanke kansa.

A farkon makon nan ne wani bidiyon gwamnan ya ɓulla a shafukan sada zumunta, inda a ciki ya zargi gwamnatin Tinubu da bijiro da wasu manufofi da suka haifar da wahalhalu a ƙasar, musamman batun haraji.

A wata ziyara ta shugaban majalisar malamai ta ƙungiyar Izala, Sheikh Sani Yahaya Jingir, ga gwamnan na jihar Bauchi, Bala Mohammed ya buƙaci Shehin malamin ya faɗa wa Tinubu cewa manufofin gwamnatinsa ba sa aiki.

Cikin wata sanarwa da mataimaki na musamman ga shugaban Ć™asar kan harkokin yaÉ—a labarai, Sunday Dare ya fitar, ya zargi gwamnan da gudanar da “siyasa irin ta jagaliya, maimakon mayar da hankali wajen magance matsalolin da jiharsa ke fuskanta”.

Ya Ć™ara da cewa “burin Shugaba Tinubu shi ne gina Ć™asar ta hanyar haÉ—a kai da gwamnatocin jihohi da sauran masu ruwa da tsaki.

”Shugaba Tinubu mutum ne mai sauraron jama’a, wanda ya aminta da gwamnatocin jihohi,” in ji shi.

Dangane da batun ƙudirin haraji kuwa, Sunday Dare ya ce shugaban ya bayyana ƙarara cewa duk wanda ke da magana kan ƙudirin to yana gaban majalisar dokokin ƙasar.

”Kuma yin fatali ko sukar wannan tsari ya saÉ“a wa dimokraÉ—É—iya”, in ji shi.

A saboda haka ne Sunday Dare ya buĆ™aci gwamnan na jihar Bauchi ya sauke nauyin da ke kansa na al’ummar jiharsa, maimakon tsayawa sukar gwamnatin Tinubu.

”Surutu da ihu da siyasar jagaliya ba za ta bari ya sauke nauyin mutanen Bauchi da ke wuyansa ba”.

Tun bayan ɓullo da batun harajin, gwamnan na Bauchi na daga cikin gwamnonin arewacin ƙasar da suka riƙa suka a kansa, saboda zargin zai cutar da yankin.

pulse news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...
X whatsapp