fidelitybank

Gurbataccen Fetur: Majalisa ta bukaci NNPC ya dakatar da kamfanonin dake da hannu

Date:

Majalisar wakilai ta bukaci kamfanin man fetur na kasa (NNPC) da ya dakatar da kamfanonin da ke da hannu, wajen shigo da man fetur da aka gurbata da sinadarin Methanol.

Majalisar ta kuma bukaci NNPC da ta mika sunayen kamfanonin ga kwamitin ta, domin gudanar da cikakken bincike.

The Cable ta rawaito cewa,  an zartas da hakan ne yayin zaman majalissar da aka yi a ranar Alhamis 10 ga watan Fabarairu, bayan amincewa da kudirin da Mohammed Monguno ya dauki nauyinta.

Mele Kyari, Manajan Darakta na Kamfanin NNPC, ya ce, MRS, Oando, Emadeb Consortium, da Duke Oil, wani reshen NNPC ne suka shigo da man da aka gurbata da methanol a wannan karon.

 

sun news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...
X whatsapp