fidelitybank

Gurbataccen Fetur: Majalisa ta bukaci NNPC ya dakatar da kamfanonin dake da hannu

Date:

Majalisar wakilai ta bukaci kamfanin man fetur na kasa (NNPC) da ya dakatar da kamfanonin da ke da hannu, wajen shigo da man fetur da aka gurbata da sinadarin Methanol.

Majalisar ta kuma bukaci NNPC da ta mika sunayen kamfanonin ga kwamitin ta, domin gudanar da cikakken bincike.

The Cable ta rawaito cewa,  an zartas da hakan ne yayin zaman majalissar da aka yi a ranar Alhamis 10 ga watan Fabarairu, bayan amincewa da kudirin da Mohammed Monguno ya dauki nauyinta.

Mele Kyari, Manajan Darakta na Kamfanin NNPC, ya ce, MRS, Oando, Emadeb Consortium, da Duke Oil, wani reshen NNPC ne suka shigo da man da aka gurbata da methanol a wannan karon.

 

legitnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp