fidelitybank

Guinea-Bissau za ta iso Abuja don tunkarar Najeriya

Date:

Djurtus ta Guinea-Bissau za ta isa Abuja a ranar Talata 21 ga watan Maris, domin buga wasan neman gurbin shiga gasar cin kofin Afrika na 2023 da Super Eagles ta kasa.

A ranar Juma’a 24 ga watan Maris ne za’a fafata a filin wasa na Moshood Abiola dake Abuja.

A cewar wani bayani a shafin intanet na hukumar kwallon kafa ta Guinea-Bissau, Djurtus za ta fara shirye-shiryen tunkarar wasan ranar Lahadi 19 ga watan Maris.

Karanta Wannan: Ina so Flying Eagles ta yaki duniya – Bosso

Daga nan ne ‘yan wasan da jami’ansu za su tafi Najeriya domin buga wasan bayan kwana biyu.

Za a sake fafatawar a Bissau a ranar Litinin, 27 ga Maris.

Super Eagles ce ke kan gaba a rukunin da maki shida a wasanni biyu, yayin da Guinea Bissau ke matsayi na biyu da maki hudu daga wasanni iri daya.

tribune newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp