fidelitybank

Guguwar Siyasa: Mambobin APC 5000 sun gudu zuwa PDP

Date:

Sama da mambobin jam’iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki a jihar Kogi 5000 ne suka sauya sheka zuwa jam’iyyar adawa ta Peoples Democratic Party (PDP).

‘Yan jam’iyyar APC sun sauya sheka zuwa jam’iyyar PDP ne a ranar Lahadin da ta gabata a unguwar Avrugo da makwabciyarta a karamar hukumar Igalamela/Odolu a jihar Kogi.

Tsohon mataimakin shugaban karamar hukumar Igalamela/Odolu, Hon Collins’s Adama, wanda ya jagoranci sauran ‘ya’yan jam’iyyar zuwa PDP, ya ce APC ta gaza ‘yan Najeriya.

A cewar sa, lokaci ya yi da ‘yan Najeriya za su zabi rashin shugabanci na gari a zaben 2023, yana mai jaddada cewa duk wani kuskure da aka yi a yanzu zai haifar da da mai ido ga al’ummar kasar.

Adama, wanda shugaban jam’iyyar PDP na karamar hukumar Igalamela/Odolu, Honarabul Attai Ndamusa Salifu da dan takarar majalisar dokokin jihar Hon Umar Zakito suka tarbe su a cikin ‘ya’yan jam’iyyar PDP, ya kuma ce jam’iyyar APC mai mulki a shirye take ta kwashe kayanta daga jihar Kogi da kuma a matakin kasa.Ggu

nigerianews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...

Hisba ta kama ‘yan Mata 62 da zargin aikata baɗala a Kano

Hukumar Hisbah ta kama mutane 62 kan zargin aikata...

NNPP ta yi tafka magudi a zabencike gurbin Kano – Farouk Lawan

Tsohon dan majalisar wakilai, Farouk Lawan, ya yi zargin...

Dan shugaban kungiyar Boko Haram ya shiga hannu

Hukumomi a ƙasar Chadi sun kama yaron shugaban ƙungiyar...

Daga yau wankin koda a Najeriya ya koma dubu 12 maimakon dubu 50 – Tinubu

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya amince da rage farashin...

An ceto Mutane 25 da syka kife a kwale-kwalen Sokoto

Hukumomi a jihar Sokoto sun ce, sun samu nasarar...

An fara duba rabon gyaran arzikin Najeriya

Shugaban Hukumar rarraba arziƙin ƙasa RMAFC, Mohammed Shehu, ya...
X whatsapp